Ilimi Hasken Rayuwa
RFI Hausa
Wannan Shirin ya shafi Fadakar da al'umma game da ci gaban da aka samu a sha'anin Ilimi a fannoni daban-daban na duniya, tare da nazari kan irin ci gaban da aka samu wajen binciken kimiya da fasaha da ke neman saukakawa Dan’adam wajen tafiyar da rayuwarsa a duniya. Shirin kuma zai yi kokarin jin irin bincike da masana ke yi domin inganta rayuwar Bil’adama. Shirin na zo maku ne, a duk ranar Talata a shirye-shiryenmu na safe, a ku maimata ranar Alhamis.
Écoutez le dernier épisode:
Shirin Ilimi Hasken Rayuwa na wannan makon ya yi duba ne a kan yadda matsin tattalin arziki da kuma tsare-tsaren gwamnati suka kassara fannin ilimi a tarayyar Najeriya. Daga ɓangaren mahukunta jami'o'in suna ganin tsare-tsaren da gwamnati ta bullo da su a fannin ilimi sune suka sanya a wannan lokaci ko da gyare-gyare a jami'o'in basa iya aiwatarwa.
Ku latsa alamar sauti don sauraren cikakken shirin tare da Aisha Shehu Kabara........
Épisodes précédents
-
375 - Fannin ilimi a Najeriya na fuskantar barazana sakamon matsin tattalin arziki Tue, 17 Sep 2024
-
374 - Har yanzu tsarin jagoranci da bada shawarwari na tasiri a makarantu? Tue, 27 Aug 2024
-
373 - Tsarin ilimin Sakandire kyauta a Ghana ya ƙarfafa gwiwar dubban ɗalibai Tue, 20 Aug 2024
-
371 - Yadda tsarin koyo da koyarwa a karni na 21 ke saukakawa wurin fahimtar karatu Tue, 30 Jul 2024
-
370 - Karuwar matasan da basa zuwa makaranta a Ghana Tue, 23 Jul 2024
-
369 - Yadda tsadar lantarki ke kassara harkokin karatun manyan makarantun Najeriya Tue, 16 Jul 2024
-
368 - Dalilan mummunar faduwar jarabawa da daliban jamhuriyar Nijar suka yi a bana Tue, 09 Jul 2024
-
367 - Yadda ayyukan ƴan ta'adda suka kassara harkokin Ilimi a Arewacin Najeriya Tue, 02 Jul 2024
-
366 - Tasirin sabuwar hanyar koyarwa a duniya Tue, 25 Jun 2024
-
365 - Yadda jaddawalin karatun Najeriya ke haifar ga koma-baya a Fannin Ilimin Kasar Tue, 18 Jun 2024
-
364 - Ban-bancin da ke da shi wajen karatun Ilimin kimiyya da fasaha a kasashen Duniya Tue, 11 Jun 2024
-
363 - Jami'ar Umaru Musa ta yaye sama da dalibai dubu goma a wannan shekarar Tue, 04 Jun 2024
-
362 - Yadda Jami'o'in Najeriya suka fara mayar da hankali kan karatun koyon sana'a Tue, 21 May 2024
-
361 - Yadda Dalibai ke bada gudunmawa wajen sarrafa sinadaran da basa gurbata muhalli Tue, 14 May 2024
-
360 - Yadda matasa ke dukufa wajen amfani da Internet don dogaro da kai Tue, 07 May 2024
-
359 - Karuwar masu mallakar takardun kammala karatu na bogi a Najeriya, na barazana ga karewar kwararru Tue, 26 Mar 2024
-
358 - An samar da cibiyar sadarwa a jahar Bauchi don saukakawa dalibai wajen bincike Tue, 19 Mar 2024
-
357 - Taro kan gudummawar kafafen yada labarai a bangaren tsaro a jami'ar ABU Zaria Tue, 05 Mar 2024
-
356 - Yadda dalibai ke barin karatu a Nijar don tafiya neman kudi a wasu kasashe Tue, 27 Feb 2024
-
355 - Yadda gwamnatin jahar Neja ta fara horas da dalibai sana'oin dogaro da kai Tue, 20 Feb 2024
-
354 - Yadda amfani da komfuta ya shafi kyaun rubutun dalibai Wed, 31 Jan 2024
-
353 - Gwamnatin Neja na shirin farfado da tsarin karatun makiyaya Tue, 19 Dec 2023
-
352 - Taimakon da kirkirarren Tabarau ke bai wa masu fama da matsalar raunin gani Tue, 28 Nov 2023
-
351 - Iyayen dalibai a Nijar na kokawa kan tsadar kudin karatu Tue, 14 Nov 2023